Kananan Labarai

Kananan Labarai

Mutum 10 sun rasu bayan cin abinci a wurin daurin aure

Mutum goma sun rasu a shekaranjiya Laraba bayan sun ci abinci a wurin daurin aure a Unguwar dandagoro da ke karamar Hukumar batagarawa a kusa da birni

Bashin da Kwankwaso ya bari ba abin damuwa ba ne – Ganduje

Sabon Gwamnan Jihar Kano Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya ce bashin Naira biliyan 300 da tsohon Gwamnan Jihar Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso ya bari ba

Lalata da matar aure: Kotu ta yanke masa hukuncin bulala 100

Kotun Shari’a ta Lardi da ke Dutse a karkashin jagorancin Mai shari’a Yahaya Ibrahim Yayari ta yanke wa matashin nan mai suna Ahmed Muhammed da aka ka

Hisba ta cafke abokan da suka boye wata budurwa

Hukumar Hisba a karamar Hukumar Fagge da ke Jihar Kano ta kama wasu matasa abokan juna bisa zarginsu da laifin boye wata budurwa tare da yin lalata da

Tana zargin jami’an Sibil Difens da kashe danta

Wata mace mai suna Binta Abdullahi ta zargi jami’an tsaro na Sibil Difens da sanadiyyar rasuwar danta mai suna Jamilu Abdullahi da jami’an hukumar suk