Kananan Labarai

Kananan Labarai

Har yanzu Fulanin da alkali ya yi wa gwanjon shanunsu na jiran tsammani

Al’ummar Fulanin garin Katuna da ke yankin Kodo a karamar Hukumar Bosso a Jihar Neja na jiran tsammani bayan shafe fiye da shekara suna jira gwamnati

Ma’aikatan Babban Bankin Najeriya sun sace Naira biliyan 8

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) ta gurfanar da wasu manyan jami’an Babban Bankin Najeriya (CBN) a gaban kotu bisa zarginsu da y

Yadda katobarar gandiroba ta jawo rikici a gidan yari

A ranar alhamis din makon jiya ne rikici ya barke a gidan yarin Zariya sakamakon wani furucin batanci da wani gandiroba mai suna Patrick Shalon da aka

Yadda ’yan Boko Haram suka kashe mijina suka maida gidansa fadar Shekau – Balaraba Abacha

A ranar 5 ga Agustan bara ne mayakan Boko Haram suka suka kwace garin Gwoza da ke Jihar Borno tare da ayyana garin a matsayin hedkwatar Daular Musulun

Buhari: Kada jama’a su zaci dadi zai zo nan take – Babban Joji

Tsohon Babban Jojin Jihar Kebbi Alhaji Ibrahim Umar ya ce yanzu ne al’ummar Najeriya suka san sun zabi shugabanni na kwarai, ba wadanda ake dora musu