Kananan Labarai

Kananan Labarai

Wasu yara uku sun guje wa mahaifinsu saboda musgunawa

Masarautar Zuba da ke yankin Birnin Tarayya Abuja, tana ci gaba da kula da wasu yara uku a fadarta wadanda aka same su a babbar tashar motar garin sam

Likita ya shawarci iyayen kan rigakafi ga ’ya’yansu

Wani likita a Jihar Kebbi Dokta Abubakar Koko ya shawarci iyayen yara su yi wa ’ya’yansu rigakafin cututtukan da ke addabar yara, musamman a wannan lo

Mahara sun kashe mutane goma a Adamawa ’Yar kunar bakin wake ta kashe takwas a Yobe

Wasu mahara da ake zargin ’yan Boko Haram sun kashe mutum goma a sabon harin da suka kai a wata unguwa da ke Ajiya Wagga a karamar Hukumar Madagali da

Ta rabu da mijinta don ya yi mata kashi a daki

Wata mata mai suna Rukayya Idris ta yi karar mijinta a gaban Kotun Shari’ar Musulunci ta Uku da ke birnin Kano inda ta nemi kotun ta kashe aurenta da

An bude Makarantar Tsangaya da Namadi Sambo ya gina a Bauchi

A ranar Lahadin da ta gabata ne aka bude makarantar Tsangaya da Mataimakin Shugaban kasa Muhammed Namadi Sambo ya gina wa Sheikh dahiru Usman Bauchi a