Kananan Labarai

Kananan Labarai

Taurin bashi: An yanke wutar gidan gwamnati da ma’aikatu 51 a Taraba

Kamfanin Samar da Wutar Lantarki da ke Yola ya yanke wutar lantarki na gidan gwamnatin Jihar Taraba da ke Jalingo saboda gwamnatin ta kasa biyan kudin

Ta watsa wa yaran firamare tafasasshen ruwa

A ranar Litinin makon jiya ne aka zargi wata mace mai suna A’isha Aliyu mai kimanin shekara 27 da take zaune a Unguwar Babban Dodo cikin birnin Zariya

Boko Haram: Sojoji sun kafa dokar hana fita a Maiduguri

Rundunar Sojin Najeriya ta sanya dokar hana fita ta sa’o’i 24 a Maiduguri fadar Jihar Borno sakamakon yunkurin kai hare-haren da ’yan Boko Haram suka

An tsare wanda ya yi wa mahaifinsa fashi

Wata kotun Majistare da ke Zungeru a birnin Kano ta bayar da umarnin a tsare wani matashi mai kimanin shekara 25 bisa zarginsa da laifin yi wa mahaifi

Sheikh Jingir ya bukaci Buhari ya farfado da ilimi

Shugaban Majalisar Malamai ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya bukaci Shugaban kasa