Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kotu ta daure malamin da ya yi lalata da dalibarsa

Babbar Kotun Majistare ta Dutse ta daure wani malamin karamar sakandaren ’yan mata ta danzomo da ke karamar Hukumar Sule Tankarkar saboda samunsa da l

Sakkwatawa na fama da matsalar rashin ruwa

Al’ummar birnin Sakkwato sun shiga mawuyacin halin rashin ruwa bayan da kamfanin lantarki na kasa ya yanke wutar lantarki daga Hukumar Ruwa ta jihar s

Miliyoyin ‘yan Tijjaniya za su halarci Mauludin Inyass gobe a Bauchi – Sheikh dahiru Bauchi

A gobe Asabar ne ake sa ran ’yan darikar Tijjaniya kimanin miliyan shida za su hallara a Bauchi domin halartar bikin Maulidin Sheikh Ibrahim Inyass na

‘A cire siyasa wajen nada jami’an kula da alhazai’

Wani malamin addinin Musulunci kuma tsohon Limamin Sojoji, Malam Abubakar Atiku Walin Kalgo ya shawarci gwamnatocin kasar nan su rika tura mutane masu

Jam’iyyar PDP ce ta kayar da kanta – Shugaban Matasa

Tsohon shugaban matasa na tsohuwar Jam’iyyar NPP reshen Jihar Filato kuma jigo a Jam’iyyar APC Alhaji Haruna Usman ya ce, Jam’iyyar PDP ce ta kayar da