Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ba ma goyon bayan Shugaban PDP ya yi murabus – Asabe Tirwun

Shugabar Mata ta Jam’iyyar PDP reshen Jihar Bauchi, Hajiya Asabe Isa Tirwun ta nuna damuwarta kan yadda wasu daga cikin ’ya’yan jam’iyyar suka fara ma

’Yan daba sun hallaka sintiri biyu a Kaduna

… dan sintiri ya kashe magidanci kan zargin satar shanu Wasu da ake zargin ’yan daba ne sun far wa wasu ’yan sintiri da aka fi sani da ’yan kato da Go

Shugaban Masu Rinjaye da Direban Gwamna sun dambace kan mace a Zamfara

Shugaban Masu rinjaye na Majalisar Dokokin Jihar Zamfara Alhaji Salisu Musa Tsafe da Direban Gwamnan Jihar Alhaji Idris Garba sun dambace kan wata mac

Masu satar shanu sun koma garkuwa da mutane a Kaduna

Mutanen da ake zargi da satar shanu a wasu yankunan Jihar Kaduna sun koma yin garkuwa da mutane domin daukar fansa, inda a ranar Lahadin da ta gabata

Wanda ya yi tattaki daga Legas don Buhari ya nesanta kansa da hotunan kalanda

Sulaiman Hashim, matashin da ya yi tattaki daga Legas zuwa Abuja a kafa don murnar nasarar Janar Muhammadu Buhari a zaben Shugaban kasa, ya nesanta ka