Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ya kashe tsohuwar matarsa kuma ya kashe kansa

A makon jiya ne al’ummar Unguwar Zango Kwajalawa a karmar Hukumar Ungogo a Jihar Kano suka tashi da alhinin wani mugun al’amari inda wani mazaunin ung

’Yan matan Chibok na garin Gwoza – Wadda ta kubuta

Wata mace mai shekara 56 mai suna Mbutu Papka, da mayakan Boko Haram suka sace a watan Yulin bara kuma suka tsareb a sansanoni biyu na tsawon wata tak

Da’awar bayyanar Nyas a shago ya jefa ’yar haya a damuwa

Wata mai sayar da haja a shagon da take haya a Suleja ta Jihar Neja ta fada a cikin damuwa, bayan wanda ya ba ta hayar ya rufe shagon, saboda tururuwa

Kwamandan ’yan sandan Kafanchan ya bukaci a guji tada rikici a lokacin zabe

Kwanmandan ’Yan sandan Shiyyar Kafanchan da ke Jihar Kaduna Alhaji Abdullahi Ibrahim ya bukaci matasa da ’yan siyasa su guji tayar da rikici a lokacin

APC ta zargi PDP da tayar da rikici a Hadeja

Mataimakin dan takarar Gwamnan Jihar Jigawa a karkashin Jam’iyyar APC Barista Ibrahim Hassan Hadeja ya nuna damuwa kan kai masa hari da ya zargi magoy