Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kotu ta hana sake gurfanar da Uzo Kalu

Babbar Kotun Tarayya ta hana hukumar EFCC sake gurfanar da tsohon Gwamnan Jihar Abin, Orji Uzo Kalu, kan zargin badakalar Naira biliyan 1.7 da a baya

Filato: An kashe mutum hudu a sabon hari

An kai harin kwana biyu bayan an bindige wani makiyayi.

Za a toshe layin sadarwa a Kaduna —El-Rufai

El-Rufai ya ce ’yan bindigar Zamfara da Katsina na gudowa zuwa Kaduna.

Hukumar Kwastam ta kama buhun gawayi 1,700

Gawayin Naira miliyan 9.5 jami’an hukumar suka kama za yi fasakwurinsu.

DSS ta kama wadanda suka yi wa daliba fyade har ta mutu

Za a gurfanar da su a gaban kuliya ranar Laraba.