Kananan Labarai

Kananan Labarai

Zagin Buhari: Fayose na kunyata zuriyarmu – Yayansa

Yayan Mista Ayo Fayose Gwamnan Jihar Ekiti, Segun Fayose, ya roki Gwamnan ya daina kunyata zuriyarsu. Segun Fayose ya ce mahaifinsu dattijon limamin K

Ya bukaci a kawo karshen yajin ma’aikatan shari’a a Jihar Yobe

Shugaban Rundunar Adalci ta Najeriya reshen Jihar Yobe Malam Zakari Adamu ya zargi gwamnatin jihar kan yin sakaci dangane da yajin aikin da ma’aikatan

dan takarar Gwamnan SDP ya ce ana shirin kashe shi

dan takarar Gwamnan Jihar Taraba a karkashin Jam’iyyar SDP Mista Dabid Sabo Kente ya ce wasu ’yan siyasa da ke adawa da tsayawarsa takarar Gwamna na n

Zaben gobe: A ci gaba da addu’ar Allah Ya sa a yi lafiya – Imam Aliyu

Limamin Masallacin Juma’a na ’Yan Doya da ke Jos fadar Jihar Filato, Imam Aliyu Aliyu Muhammad ya yi kira ga limamai da shugabannin addini su yi kokar

Ya kai karar ’yarsa kotu yana neman a kashe aurenta

Wani uba mai suna Abbati Datti Wudil ya gurfanar da ’yarsa a gaban Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ke Gyadi-Gyadi a birnin Kano yana neman kotun ta