Kananan Labarai

Kananan Labarai

Sarkin Gassol ya bukaci gwamnati ta fara aikin noman zamani a yankinsa

Sarkin Gassol a Jihar Taraba, Alhaji Idi Ciroma ya bukaci Gwamnatin Tarayya da ta Jihar Taraba su taimaka wajen soma gudanar da aikin noma na zamani a

’Yan sanda na samun bayanai kan kisan Farfesa Falaki

Mataimakin Sufeto ‘Yan sanda mai kula da shiyya ta daya Alhaji Tambari Yabo Mohammed ya ce rundunar tana ci gaba a binciken da take yi kan kisan Farfe

Gwamnati ta sayo na’urorin sauraren hirar mutane ta wayar salula

Gwamnatin Shugaba kasa Goodluck Jonathan ta sayo injinan da za su rika sauraren maganganun da mutane suke yi ta wayar salula domin gano irin maganganu

Dillalan kwayoyi za su dandana kudarsu a Bauchi – NDLEA

Sabon shugaban Hukumar Yaki da Tu’ammali da Miyagun kwayoyi (NDLEA) a Jihar Bauchi, Alhaji Muhammed Malami Sakkwato ya ce dillalan da ke hada-hadar mi

Hare-haren bam: Mutum 55 sun mutu a Kano da Yobe

A kalla mutum 37 suka rasu a harin bam da ake zargin ’yan kunar bakin wake da kaiwa a tsohuwar tashar motar Kano Line da Kano a ranar Talata, yayin da