Kananan Labarai

Kananan Labarai

Shagari jagora ne abin koyi – Jonathan

Shugaban kasa Dokta Goodluck Jonathan ya jagoranci dukkan tsofaffin shugabannin kasar nan sun taya tsohon Shugaban kasa Alhaji Shehu Usman Aliyu Shaga

Kisan Farfesa: kungiyoyin malamai da ma’aikatan jami’a na son a sake bincike

kungiyar Malaman Jami’o’i ta kasa (ASUU) ta nemi Rundunar ’Yan sanda da ta sake bincike kan batun kisan gillar da aka yi wa Farfesa Ahmad Mustapha Fal

Amarya ta kashe angonta kwana uku da bikinsu

A ranar Talatar da ta gabata wata amarya mai suna Rahama Hussain ta kashe angonta a Unguwar Darmanawa, karamar Hukumar Tarauni da ke Jihar Kano kwana

Malaman da suka halarci taron Kaduna sun yi abin kunya – Sheikh Jingir

Shugaban Majalisar Malamai ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya ce malaman da suka h

barayin shanu sun shiga hannu a Katsina

Rundunar ’Yan sandan Jihar Katsina ta gabatar wa manema labarai wasu mutane da take zargi da satar shanu da tumaki a ranar Alhamis din makon jiya a he