’Yan bindiga sun kashe Hakimi a Kudancin Kaduna
Wasu ’yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba sun kashe Hakimin Zangang da ke masarautar Atakar a karamar Hukumar kaura a Jihar Kaduna, Mista Yohanna
Kananan Labarai
Wasu ’yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba sun kashe Hakimin Zangang da ke masarautar Atakar a karamar Hukumar kaura a Jihar Kaduna, Mista Yohanna
Bam ya kashe mutum daya kuma mutum biyu sun samu rauni a garinLugda da ke karamar Hukumar Maiha a Jihar Adamawa. Ana zargin ’yan bindiga ne suka saka
Tsohon Shugaban gwamnatin mulkin soja Janar Ibrahim Badamsi Babangida ya bayyana gwamnatinsa da waliyiya idan aka kwatanta da gwamnatocin da suka biyo
Shugaban Jam’iyyar PDP mai mulkin Najeriya, Alhaji Ahmadu Adamu Mu’azu ya ce babu adalci a cikin jam’iyyar. Alhaji Ahmadu Mu’azu, wanda ya bayyana hak
Wata dalibar Kwalejin ’Yan mata ta Tarayya (FGGC) da ke Jalingo hedkwatar Jihar Taraba mai suna Blessing Ella ta shiga hannun ’yan sanda bayan da ta y