Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gaidam ya kaddamar da kwamitin yakin neman zabensa

Gwamnan Jihar Yobe Alhaji Ibrahim Gaidam, ya kaddamar da kwamitin yakin neman zabensa da na duk mukaman da za a tsaya takara a jihar mai wakilai 98 a

Inuwa Yahaya ba zai iya kayar da dankwambo ba – A. A. Abubakar

Wani matashin dan siyasa a Jihar Gombe kuma dan Jam’iyyar APC Ahmad Adamu Abubakar, ya ce dan takarar Gwamna na jam’iyyarsu ta APC Alhaji Muhammad Inu

Matsalar kisa da sace ’yan acaba ta addabi Keffi

Matsalar yawan kashe masu sana’ar acaba tare da cire sassan jikinsu a garin Keffi ta Jihar Nassarawa na kara ta’azzara, a yayin da wasu masu sana’ar k

Jama’a sun yi wa alkali bore a Saminaka

Daruruwan jama’a a garin Saminaka da ke Jihar Kaduna sun gudanar da zanga-zanga dauke da kwalaye masu rubutun ‘Ba ma so’ da ‘Ba mu yarda ba,’ da ‘Ba m

Ya yi yunkurin kone layin tsohuwar budurwarsa

Wani matashi da so ya rufe wa ido ya yi yunkurin kone layin tsohuwar budurwarsa a unguwar Bachirawa da ke karamar Hukumar Dala a Jihar Kano, sai dai k