Kananan Labarai

Kananan Labarai

karancin kayan aikin shari’a ke haddasa cunkoso a gidajen yari – Babbar Joji

Babbar Jojin Jihar Neja Mai Shari’a Fati Lami Abubakar ta ce yawan dage kararrakin da ake a kotuna da rashin isassun kayan aikin da lauyoyi da alkalai

Aljihun gwamnatin Taraba ya bushe – Mukaddashin Gwamna

Aljihun Gwamnatin Jihar Taraba ya bushe, ba ko kudin da za a biya albashi balle kudaden da za a gudanar da muhimman ayyuka.Wannan kalaman suna kunshe

Yan bindiga sun kashe mutum 17 a Kudancin Kaduna

Dagacin kauyan Aboro, Shu’aibu Galadima ya bayyana cewa akalla mutane 17 ne suka rasa rayukansu a sakamakon hari da wasu ’yan bindiga suka kai kauyan

An yi asarar rayuka da dukiya a harin bom na kasuwar Bauchi

A marecen Litinin da ta gabata, wasu tagwayen bama-bamai suka tashi a cikin Kasuwar Santaral da ke kusa da gidan fitaccen malamin addinin Musuluncin,

Yadda bom ya halaka mutum 20 a tashar motar Dukku

Da safiyar ranar Litinin da ta gabata aka samu tashin wani bam a cikin wata mora kirar Sharon a tashar motar zuwa Dukku, da ya yi sanadiyar mutuwar mu