Kananan Labarai

Kananan Labarai

Sabon rikici ya haddasa rasa rayuka a Jihar Taraba

Wani sabon fada wanda ke da alaka da addini da kabilanci ya sake barkewa a garin Gindin dorawa da ke karamar Hukumar Wukari, Jihar Taraba. Wata majiya

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta bayar da hayar mayankarta

Gwamnatin Jihar Sakkwato, karkashin jagorancin Alhaji Aliyu Wamakko ta bayar da hayar mayankar dabbobi mallakar jihar na tsawon shekara biyu kan kudi

Majalisar sarakuna ta nemi a zauna lafiya a Jihar Nasarawa

Shugaban Majalisar Sarakunan Gargajiyar Jihar Nasarawa, wanda shi ne kuma Sarkin Lafiya, Alhaji Isah Mustapha Agwai ya bukaci al’ummar jihar baki daya

’Yan Hisba sun kama matashin da ya damfari tsoho a Jigawa

Dubun wani dan damfara ta cika a daidai lokacin da ya fada hannun dakarun Hisba na Jihar Jigawa, a lokacin da suka kai samame unguwar Maidile da ke Ji

An zargi malaman makarantar firamare da sakaci da aiki a Jihar Kaduna

Shugaban karamar Hukumar Lere da ke Jihar Kaduna, Alhaji Ibrahim Lazuru ya bayyana cewa ya zama wajibi mutane su tsaya su sanya idanu a kan malaman da