Kananan Labarai

Kananan Labarai

Harbin dalibai ya haddasa rufe Jami’ar Jos

A ranar Talatar da ta gabata ce hukumar gudanarwar Jami’ar Jos ta rufe jami’ar a sakamakon tarzomar da dalibai suka tada, suna kalubalantar karin kudi

Babu wanda zai iya mayar da Najeriya kasar Musulunci – Janar Buhari

Tsohon Shugaban kasa kuma mai neman takarar shugabancin kasa a karkashin jam’iyyar APC, Janar Muhammadu Buhari ya bayyana cewa babu wani mutum da zai

Obasanjo ya kara caccakar Shugaba Jonathan

Tsohon Shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya ce mulkin dimokuradiyya a Najeriya yana cikin hadari a sakamakon sakacin gwamnati mai ci a yanzu.Obasanjo y

Mun ga mutuwa tsirararta – Wadanda suka tsira daga harim bam a Maiduguri

A Talatar da ta gabata ce wasu mata ’yan kunar bakin wake suka tayar da tagwayen boma-bomai a babbar kasuwar Maiduguri (Monday Market), Jihar Borno, w

An tuhumi matashi da yunkurin kashe mahaifinsa da kannensa

Wani matashi mai suna Murtala Abubakar ya gurfana a gaban babbar kotun shari’ar Musulunci ta Gyadi-gyadi bisa zargin yin barazanar kisa ga mahaifinsa