Kananan Labarai

Kananan Labarai

Rayuka kusan 2000 ‘yan fashi suka kashe a Zamfara – Hukumar NEMA

An bayyana cewa Jihar Zamfara ta rasa rayukan mutane 1,622 cikin wata tara da suka gabata, a sakamakon ’yan fashi da ake zargin suna far wa al’umma da

Rikicin Jihar Nasarawa: Miyetti Allah ta bukaci zaman tattaunawa

kungiyar Fulani ta Miyetti Allah Kautal Hore reshen jihar Nassarawa, ta bukaci gwamnatin jihar da ta shirya taro a tsakanin jagororin kabilu da ke rig

’Yan Sanda sun cafke ’yan fashi a Gombe

Rundunar ’yan sandan Jihar Gombe sun cafke wasu mutane biyu da suka addabi yankin Kuri da Lamban a karamar Hukumar Yamaltu da fashi da makami.Da yake

Kotu ta soke laifin ta’addanci kan wanda ake zargi da tada bom a Nyanya

Wata Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta soke karar laifin ta’addanci da Sufeto Janar na ’yan sandan Najeriya ya shigar a kan Sadik Ogwuche, wanda aka yi

An nada Hauwa Idris Zinariyar Yamaltu

A ranar Asabar Mai martaba Sarkin Yamaltu da ke Jihar Gombe Alhaji Hassan Usman Jonga ya nada Hajiya Hauwa Idris Umar sarautar Zinariyar Yamaltu.An yi