Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gwamnan Kaduna ya ba mu umarnin biyan marayu hakkinsu amma…

Alkalin alkalan Jihar Kaduna, Dokta Maccido Ibrahim ya tabbatar da samun umarnin Gwamnan Jihar Alhaji Mukhtar Ramalan Yero kan a biya marayun da aka y

Budurwa ta kai harin kunar bakin wake a Kwantagora

Ana zargin cewa wata budurwa ce ta kai harin kunar bakin wake dauke da bam a Kwalejin Gwamnatin Tarayya da ke Kwantagora a Jihar Neja a safiyar shekar

Cikin kowane mutum hudu na ’yan Najeriya daya na fama da hawan jini – Bincike

Wani bincike da Jami’ar Edinburgh ta kasar Scotland ta gudanar ya nuna cikin kowane mutum hudu na Najeriya daya na fuskantar hadarin ciwon hawan jini.

Ana zargin wani Dagaci da lalata da wata mace a Jigawa

’Yan sanda a yankin karamar Hukumar Kiyawa ta Jihar Jigawa sun kama Dagacin garin Kachi mai suna Shafi’u Abdullahi Kachi bisa zarginsa da laifin yin l

’Yan sanda na zaluntarmu – Mutanen Nguroje

Al’ummar garin Nguroje da ke karamar Hukumar Sardauna a Jihar Taraba sun bukaci Sufeto Janar na ’Yan sandan Najeriya ya dauki mataki kan yadda ’yan sa