Kananan Labarai

Kananan Labarai

Babbar Kotun Jigawa ta kori karar karar da aka kai Saminu Turaki

Babbar Kotun Jihar Jigawa ta 4 da ke Dutse ta kori karar da gwamnatin jihar ta shigar tana tuhumar tsohon Gwamnan Jihar Alhaji Ibrahim Saminu Turaki d

Boko Haram na iko da yankin da ya fi jihohi uku girma – Bincike

Yanzu haka mayakan Boko Haram sun kwace yanki mai girman murabba’in kilomita dubu 20 a jihohin Borno da Adamawa da Yobe da ke Arewa maso Gabas, kamar

Tana neman diyyar Naira miliya 40 daga mijinta kan sanya mata cutar kanjamau

Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ke Kasuwar Kurmi ta fara sauraren karar da wata mata ta kai tsohon mijinta tana neman ya biya ta diyyar Naira miliy

Ya kamata dattawan Kirista su rika jan hankalin shugabannin CAN – Dokta Jalo

Shugaban Majalisar Malamai ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa Dokta Ibrahim Jalo Jalingo ya bukaci dattawan Kiristocin k

Jihohi uku a yankin Arewa maso Gabas za su zama tarihi – Mataimakin Gwamna

Ganin yadda mayaan Boko Haram ke samun galaba a jihohi uku na Borno da Adamawa da Yobe, idan gwamnati ba ta dauki kwakkwaran mataki a kai ba, jihohin