Kananan Labarai

Kananan Labarai

Aikin hanyoyin Jihar Zamfara ya fi na sauran jihohi inganci – Kwamishina

Kwamishinan Ayyukan na Jihar Zamfara, Alhaji Ahmad Sharu Anka ya ce aikin ginin hanyoyin da gwamnatin jihar ta yi a cikin shekara uku da suka gabata y

Yadda muka ji lokacin da muka ga kaset din yankan rago ga danmu – Iyalan Soja

Iyalan sojan saman nan Abubakar Umar da ’yan Boko Haram suka kashe kuma suka nuna a shafin youtube na intanet sun ce abin takaici ne yadda aka dauki t

Za a bude makarantu ranar 15 ga watan nan

Gwamnatin Tarayya ta canja shawara kan rufe makarantun firamare da sakandare zuwa 13 ga Oktoba, sakamakon cutar Ebola, inda ta ce za a koma makaranta

Zakarun Musabakar Izala ta kasa sun samu motoci da kujerun Hajji

Zakarun Musabakar Karatun Alkur’ani ta kasa ta Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa karo na 18 da aka gudanar a garin Jalingo, Jihar T

Boko Haram: Sarakuna bakwai sun gudu daga fadojinsu ** Mahara sun karbe fadoji da motocin sarakunan

Hare-haren mayakan kungiyar Boko Haram ya tilasta sarakuna biyar daga cikin manyan sarakunan Jihar Borno takwas guduwa daga fadojinsu kamar yadda binc