Kananan Labarai

Kananan Labarai

…‘Yadda muka tsira daga Bama’

Mutanen da suka yi hijira daga garin Bama zuwa Maiduguri sakamakon harin da’yan kungiyar Boko Haram suka kai a garin a ranar Litinin, na ci gaba da ba

…Boko Haram za ta iya kwace Jihar Borno – Rahoto

Wani rahoton kwararru ya yi gargadin cewa watakila Najeriya ta rabe biyu saboda yadda kungiyar Boko Haram ke ci gaba da karbe iko da wasu yankunan Are

Manoman masara dubu 10 sun ci gajiyar noma don kasuwanci a Jihar Kaduna

Babban jami’in shirin noma don kasuwanci a Jihar Kaduna Alhaji Lawal Umaru Abdulsalam ya ce zuwa yanzu sama da manoman masara dubu 10 ne suka ci gajiy

Iyaye na ba da gudunmawa wajen lalacewar matasa – Galadiman Bauchi

Galadiman Bauchi kuma Hakimin Zungur da ke Jihar Bauchi Alhaji Sa’idu Ibrahim Jahun ya bayyana damuwarsa kan yadda wasu daga cikin iyaye suka kasa sau

Jihar Kebbi ta kafa Kwamitin Aikin Hajji

Gwamnatin Jihar Kebbi ta kafa kwamitin mutum 12 kan aikin Hajjin bana a karkashin jagorancin Mataimakin Gwamnan Jihar Alhaji Ibrahim K. Aliyu, Matawal