Kananan Labarai

Kananan Labarai

Shirin raba taki ta waya bai da amfani – Sarkin Noma

Sarkin Noman karamar Hukumar Nasarawa a Jihar Kano kuma Ma’ajin kungiyar Manoman Najeriya (AFAN) Alhaji Muhammad Yaro Sale ya ce shirin raba taki ga m

Ya kalubalanci masu dukiyar Arewa kan kafa kafofin watsa labarai

Babban Manajan Gidan Rediyon Jihar Yobe Alhaji Ibrahim Bulama Daciya ya kalubalanci masu dukiya da ke Arewa kan su yunkura don kafa kafofin watsa laba

An kama matashi bisa zargin fataucin mutane

Hukuma shigi da fice a Jihar Katsina ta kama wani matashi da ta yi zargin ya kware wajen fataucin mutane don tsallakawa da su zuwa kasashen ketare. Kw

Matsafa sun yi yunkuri kwakule ido da cire harshen wani yaro

Mutane garin Tudun Saibu da ke karamar Hukamar Soba a Jihar Kaduna sun ga abin al’ajabi da ban tausayi inda wasu da ake zaton matsafa ne suka yi yunku

Idan malamai suka rike mutuncinsu za a magance matsalolin kasar nan – Sheikh Na’annabi

Wani malamin addinin Musulunci da ke Jos fadar Jihar Filato Sheikh Abdulkadir Mu’azu Umar wanda aka fi sani da Malam Na’annabi ya ce idan malaman kasa