Harin ’yan bindiga ya ci mutum 7 har da sojoji a Yobe
Wasu maharan da ake zargin ’yan Boko Haram ne sun kai hari kan matsugunin soja da ke aiki tsaro a karkashin JTF a garin Goniri, karamar Hukumar Gujba
Kananan Labarai
Wasu maharan da ake zargin ’yan Boko Haram ne sun kai hari kan matsugunin soja da ke aiki tsaro a karkashin JTF a garin Goniri, karamar Hukumar Gujba
Kotun Harkokin Ma’aikta da ke Kano ta soke korar da Hukumar Jami’ar Bayero Kano ta yi ga wani malamin jami’ar Dokta Aminu Audu Bichi, inda ta ce jami’
Hukumar tsaro ta farin kaya ta Cibil Defence ta kama masu fasa bututun mai su biyar ciki har da jami’an tsaro biyu a Deport da ke kusa da Jos babban b
A ranar Juma’ar da ta gabata ne wani dan sintiri mai suna Abdulkadir Dikke da ke Funtuwa a Jihar Katsina ya tsinci dame a kala. Abdulkadir ya samu mac
Yankunan Ijah- Gwari da Ijah- Koro da ke karamar hukumar Tafa a Jihar Neja da suka kasance matattarar gidajen gona da mafi yawansu na masu hanu da shu