Kananan Labarai

Kananan Labarai

Makarantar Riyadul kur’an Suleja ta yaye dalibai

Makarantar Riyadul kur’an Mu’assasatul Islamiyya da ke garin Maje Suleja a Jihar Neja ta yaye dalibai 16 da suka kammala karatu inda aka mika masu tak

Uwargidan Gwamnan Kebbi ta shawarci mata su nemi ilimi

Uwargidan Gwamnan Jihar Kebbi, Hajiya Asma’u Sa’idu dakingari ta shawarci mata su tashi tsaye wajen neman ilimi domin su taimaka wa mazajensu, kuma su

Chibok: Amurka ta turo sojojinta Najeriya … Faransa da Birtaniya da China ma za su turo

kasar Amurka ta turo wata tawaga da ta kunshi kwararru a kan tsaro zuwa kasar nan, wadanda za su taimaka wajen neman ’yan matan Chibok da ’yan Boko Ha

Makon da manya suka kwanta dama

A cikin mako daya Najeriya ta yi asarar wasu daga cikin manyan ’ya’yanta da suka hada da fitaccen masanin shari’ar nan, tsohon Babban Jojin Jihar Imo,

dalibai sun kaurace wa ajujuwa a Jihar Borno

dalibai a Jihar Borno inda kungiyar Boko Haram ke da sansani sun kaurace wa daukar darussa a shekaranjiya Laraba a matsayin nuna alhini kan sace ’yan