Kananan Labarai

Kananan Labarai

Babu dalilin kara wa’adin dokar ta-baci a jihohi uku —Karasuwa

Kwamishinan Ruwa na Jihar Yobe, Alhaji Yakubu Sidi Karasuwa ya bayyana idan har Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin dokar ta-baci a jihohin Yobe da Born

Janar Bamaiyi ya koka kan yadda gwamnati ta kasa kawo karshen kashe-kashe a Arewa

Tsohon Babban Hafsan Sojojin Najeriya a lokacin mulkin Janar Sani Abacha, Janar Ishaya Bamaiyi ya koka kan yadda Gwamnatin Tarayya ta kasa kawo karshe

Matan Borno za su shiga aikin nemo ’yan matan da aka sace

Wasu mata a Jihar Borno sun bayyana niyyarsu ta zuwa dajin Sambisa domin aikin nemo ’yan matan da aka sace daga Makarantar Sakandaren Gwamnati (GGSS)

Fyade: Kotu ta ba da umarnin a jefe wani tsoho a Kano

Wata kotun Shari’ar Musulunci da ke Nomansland a birnin Kano ta yanke hukuncin kisa ga wani tsoho mai kimanin shekara 63 ta hanyar jefewa da duwatsu s

Jirgin ‘leken asiri’ ya fado a Jihar Kaduna

A ranar Alhamis da ta gabata ne wani jirgin sama da ake zaton na leken asiri ne ya fado a kauyen Maidaro a yankin Kidandam ta karamar Hukumar Giwa da