Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gwamna Murtala Nyako na Jihar Adamawa

Kwamishinan Ayyuka na Jihar Filato, Mista Chris Hassan ya ce daga shekarar 2007 zuwa ta 2011, gwamnatin jihar a karkashin Gwamna Jonah Jang ta gina ha

Jontahan ya yi alkawari hada Katsina da titin jirgin kasa

Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya ce gwamnatinsa za ta yi titin jirgin kasa daga Kano zuwa Katsina. Shugaban ya furta haka ne a fadar Mai martaba Sar

… Zai nada Zainab Bulkachuwa Shugabar Kotun daukaka kara

Shugaba Goodluck Jonathan ya mika sunan Mai shari’a Zainab Bulkachuwa ga Majalisar Dattawa domin tabbatar da ita a matsayin Shugabar Kotun daukaka kar

’Yan bindiga sun halaka mutum biyu a Argungu

Al’ummar garin Argungu da ke Jihar Kebbi sun kwana a ranar Alhamis din makon jiya cikin dar-dar bayan da wasu ’yan bindiga suka kai wa garin hari suka

Hadarin mota ya ci mutum 55 a Yobe

Wasu munanan hadarurrukan mota biyu da aka yi a Jihar Yobe su yin sanadiyyar rasa rayukan mutum 55 inda mutum 19 suka kone kurmus.  Hatdari na fa