Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ban yi murabus ba – Aliyu Gusau

Ministan Tsaro Janar Aliyu Gusau ya musanta rahotannin da suka ce ya yi murabus daga mukaminsa a shekaranjiya Laraba a wani al’amari da ya jife damuwa

Ya saci keke a harabar kotu

Kotun Shari’ar Musulunci ta Fagge ’Yan Alluna a birnin Kano ta tura wani matashi mai kimanin shekara 21 gidan maza don jiran shari’a bayan an gurfanar

Sojoji sun harbe wani mai facin taya a Kaduna

Wani mai facin taya mai suna Dauda Abdullahi da ke sana’ar faci a mahadarTitin Abuja a Rigasa Kaduna ya rasa ransa, bayan da wani soja ya harbe shi a

’Yan fashin Birnin Gwari sun kashe malamin Jami’ar Kaduna

A ranar Lahadin da ta gabata ne ’yan fashin da suka addabi yankin Birnin Gwari suka harbe wani malamin Jami’ar Jihar Kaduna mai suna Malam Abubakar Ab

An kama wani mutum da bindigogi AK 47 guda 15 a Bauchi

Wani mutum mai suna Bello dankogol ya shiga hannun jami’an tsaron kasa (SSS) bayan da wasu jami’an tsaro suka kama shi dauke da bindigogi kirar AK 47