Kananan Labarai

Kananan Labarai

Majalisar Shura ta yi taro da kungiyoyin Musulunci don yakar luwadi da madigo

Majalisar Shura da ta kunshi dukkan kungiyoyin addinin Musulunci na Jihar Bauchi ta yi taro domin wayar da kan jama’a da shugabannin kungiyoyin game d

’Yan fashi na ci gaba da barna a dazukan Birnin Gwari

’Yan fashi da makami dauke da manyan bindigogi na cin karensu babu babbaka a dazukan Birnin Gwari da ke Jihar Kaduna da Faskari a Jihar Katsina da Tsa

Gwamnati Tarayya na yi wa rikicin Boko Haram rikon sakainar kashi – Dattawan Borno

Dattawan Jihar Borno sun zargi Gwamnatin Tarayya da yi wa rikicin Boko Haram da ke aukuwa a shiyyar Arewa maso Gabas rikon sakainar kashi.Sun yi zargi

Masu haddasa rikicin addini ba addinin ne manufarsu ba – Imam Bunza

Wani fitaccen malamin addinin Musulunci a Jihar Kebbi Imam Hali Bunza ya ce masu kokarin haifar da rikici a tsakanin Musulmi da Kirista ba addini ne y

Ana zargin dan sanda da karbar hanci daga wanda aka yi wa ’yarsa fyade

Hukumomin ’yan sanda a Jihar Kano suna tuhumar wani dan sanda da aka sakaya sunansa bisa zargin karbar hanci daga hannun wanda ya kai kukan an yi wa ’