Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan bindiga sun harbe dan sandan da ke tsaron Sarkin Bade

A makon jiya ne wasu ’yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba suka bindige dan sandan da ke tsaron Mai martaba Sarkin Bade, Alhaji Abubakar Mai Umar

Mun rasa dukiya ta sama da Naira biliyan 26 a rikicin Jos – Shehu Musalla

Shugaban kungiyar Jasawa ta kasa Alhaji Shehu Ibrahim Musalla ya ce sun yi asarar daruruwan mutane da dukiya ta sama da Naira biliyan 26 a rikicin da

Kotun Abuja ta daure Balabane rai da rai kan zargin ta’addanci

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke hukuncin daurin rai da rai ga wani dan kasar Lebanon mai suna Taha Roda bisa samunsa da ayyukan ta’adda

Sarkin Katsina ya yaba wa Hukumar Kwastam shiyyar Katsina

Mai martaba Sarkin Katsina Alhaji Abdulmumini Kabir Usman ya jinjina wa Hukumar Kwastam shiyyar Kaduna da Katsina bisa yadda jami’anta ke gudanar da a

Najeriya ta ki amsar danta mai neman mafaka a Ingila

Dan Najeriyar nan Isa Mu’azu ya koma Birtaniya bayan da hukumomin Najeriya suka tilasta wa jirgin da yake ciki juyawa daga kasar nan.Lauyoyin Isa Mu’a