Kananan Labarai

Kananan Labarai

Rikicin aure ya dabaibaye Sarkin Malamai

Wani Malami da ake yi wa lakabi da Sarkin Malaman Deidei, Dokta Muhammad Alkandawi da ke zaune a garin Dakwa ta bangaren Jihar Neja, ya maka wani magi

An zarge shi da kashe mijin matarsa na baya

Samun gawar wani magidanci mai suna Sulaiman Umar Sanda mako guda bayan bacewarsa ya haifar da rudani a garin Dakwa da ke karamar hukumar Bwari yankin

Shugabannin APC na ci gaba da zawarcin Gwamnonin G-7

Shugabannin Jam’iyyar APC sun ci gaba da zawarcin kungiyar Gwamnoni Bakwai da ake kira G-7 a daidai lokacin da rikicin cikin gida ke ci gaba da zafafa

Sarakauna ba su bukatar a sanya su cikin tsarin mulki – Lamidon Adamawa

Lamidon Adamawa Alhaji Barkindo Mustafa ya ce sarakunan kasar nan ba su bukatar a sanyasu cikin kundin tsarin mulki, tunda tun farko suna ciki siyasa

Mutuwar shugabanta: Majalisar Taraba ta ayyana zaman makoki na yini biyu

Majalisar Dokoki ta Jihar Taraba ta ayyana zaman makoki na yini biyu don girmama marigayi shugabanta Mista Haruna Tsokwa wanda ya rasu a ranar Litinin