Kananan Labarai

Kananan Labarai

An tsinci gawar lauyar da ta bace a ofishinta

Yan sanda sun fara binciken zargin kashe wata lauya mai suna Misis Ijeoma Micah wadda aka iske gawarta a ofishinta da ke yankin Maitama, Abuja. Ijeoma

Salomon Lar ya rasu

Gwamnatin Jihar Filato ta bayyana cewa tsohon Gwamnan faran hula na fako a jihar Cif Solomon Daushep Lar ya rasu. Cif Solomon Lar ya rasu ne a wani as

Rufe bankuna a garin Saminaka ya jefa jama’ar yankin a cikin mawuyacin hali

A halin yanzu al’ummar da ke karamar Hukumar Lere a Jihar Kaduna da musamman na garin Saminka hekwatar karamar hukumar da makwabtansu sun shiga cikin

Majalisar Matasa ta yi tir da taron su Al-Mustapha na Kaduna

Majalisar Matasa ta kasa reshen Jihar Kano ta yi tir tare da nesanta kanta daga taron matasa da Manjo Hamza Al-Mustapha tsohon mai tsaron lafiyar mari

Shugabanni su dauki darasi daga matsalar da ta samu jirgin Kabo a Sakkwato – Limami

Babban Limamin Masallacin Juma’a na Life Camp da ke Abuja, Imam Idris Shu’aibu,  ya shawarci shugabanni da kamfanonin jiragen sama a kasar nan su