Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan sanda sun kama mutum 40 kan samun su da hannu a ricikin Ombatse

Yan sanda a Jihar Nasarawa sun kama mutum 40 da suke zargi da hannu a cikin rikicin kabilanci da ya auku kwanan nan a garuruwan Assakio da Obi inda ak

kyanda ta halaka yara 40 a Kaduna

Shugaban Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta Jihar Kaduna (PHCDA) Dokta Sufyan Babale ya ce akalla yara 40 ne cutar kyanda ta halaka a jihar.Dok

Ta banka wa kanta wuta saboda ta kama saurayinta da wata

Wata budurwa mai suna Bilkisu ’yar asalin Jihar Kano ta banka wa kanta wuta bayan da ta kama saurayinta da wata budurwa. Wannan abu ya auku ne a Layin

Almajiri ya kona amarya kan ba shi abinci kadan

Wani almajiri ya kona fuskar wata amarya da abinci mai zafi saboda ta ba shi abinci kadan lokacin da ya je bara gidanta.Amaryar mai suna Zainab danjum

’Yan fashi sun kashe dan banga sun raunata ’yan sanda uku a Bauchi

Wasu da ake zargin ’yan fashi da makami ne sun kai hari ga gidan mai na A A Rano da ke Bauchi inda suka kashe dan banga daya tare da raunata ’yan sand