An tsinci gawar wata ’yar jarida a Zariya
A shekaranjiya Laraba ne mutanen da ke Gadar Sama a Kwangila Zariya a kan hanyar Kano, suka tsinci gawar wata ’yar jarida mai suna A’isha Hassan da ta
Kananan Labarai
A shekaranjiya Laraba ne mutanen da ke Gadar Sama a Kwangila Zariya a kan hanyar Kano, suka tsinci gawar wata ’yar jarida mai suna A’isha Hassan da ta
An dawo da wata jaririya ’yar wata biyu da ake zargin mahaifiyarta ta sayar da ita a kauyen Chaza da ke wajen garin Suleja ta jihar Neja ranar Talatar
Jami’in gudanarwa na shiyyar Arewa maso Yamma na Hukumar Hajji ta kasa (NAHCON), Alhaji Umar Bala, ya ce a gobe Asabar ake sa ran fara jigilar maniyya
Rundunar ’Yan sandan Jihar Nasarawa ta ce jami’anta 63 ne ’yan kungiyar Ombatse suka kashe a kauyen Lakyo da ke karamar Hukumar Lafiya a kwanakin baya
A ranar Juma’ar makon jiya ta ne wani Kofur din ’yan sanda mai suna Bitrus Androw da ake kira da Kwaba ya bindige wani dan sanda mai mukamin ASP mai s