Kananan Labarai

Kananan Labarai

Wani dan banga ya gurfana gaban kotu kan cin zarafi

Wani dan banga a garin Gombe mai suna Bala danbanga ya gurfana a gaban kotu bisa zargin cin zarafin wasu mutum biyu.Mutanen wa da kane masu suna Abuba

‘Idan gwamnati ta inganta magungunan gargajiya za ta samu karin kudin shiga’

Wani mai magungunan gargajiya da ke Jos a Jihar Filato Dokta Muhammad Muhammad Makeri, ya ce idan Gwamnatin Tarayya ta rike tare da inganta magungunan

Ambaliya ta jawo asarar dukiya ta miliyoyin Naira a Nasarawa

Al’ummar Tudun kauri a karamar Hukumar Lafiya a Jihar Nasarawa sun sake yin asarar kayayyaki na miliyoyin Naira sakamakon ruwan sama kamar da bakin kw

An gurfanar da dalibi a gaban kotu kan zargin boye budurwa

An gurfanar da wani dalibin Jami’ar Jihar Gombe mai suna Gambo M. Daniel a gaban Babbar Kotun Majistare ta Shida da ke Gombe bisa zarginsa da laifin b

An kama matashin da ya addabi jama’a da sace-sace a Suleja

Wani matashi mai suna Yusuf Yakubu da ake zargi ya jima yana sace-sace a unguwannin garin Suleja da ke Jihar Neja ya shiga hannu, lokacin da ’yan sint