Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gobe Gwamna Suntai zai dawo – Matarsa

Uwargidan Gwamnan Jihar Taraba Misis Hauwa danbaba Suntai ta ce, ana sa ran mijinta Gwamna danfulani danbaba Suntai zai bar asibitin Sea biew Hospital

Akwai yiwuwar Shekau ya rasu – JTF

Hukumomin soja a Maiduguri sun fadi a ranar Litinin da ta gabata cewa akwai yiwuwar Shugaban kungiyar Jama’atu Ahlis Sunnah Lid Da’awati wal Jihad ko

Jonathan ne zai jagoranci Kiristoci masu ziyarar ibada a bana – Okparah

Shugaban kasa Dokta Goodluck Jonathan ne zai jagoranci Kiristoci zuwa ziyarar bauta a Urshalima a bana.Babban Sakataren Hukumar Kula da Kiristoci masu

An kashe Na’ibin Shekau a musayar wuta da sojoji – Hedkwatar Soja

Hedkwatar Sojan Najeriya ta ba da sanarwar mutuwar wani mai suna Momodu Bama da aka ce shi ne Na’ibin shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau. W

Ambaliya a Kano: An samu gawa mai shekara 21 ba ta lalace ba

Ruwan sama kamar da bakin kwarya da aka yi a Kano a ranakun Juma’a zuwa Lahadin da ta gabata ya jawo ambaliya a akalla kananan hukumomi 14 na jihar, i