Kananan Labarai

Kananan Labarai

Tsare Al-Mustapha shekara 15 rashin adalci ne – Al-Makura

Gwamnann Jihar Nasarawa Umaru Tanko Al-Makura ya bayyana tsare tsohon dogarain Shugaba Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha na tsawon shekars 15 a gid

Cocin Katolika ya tallafa wa mutanen kauyen Kizara

Cocin Katolika na Our Lady of Fatima da ke Jihar Zamfara a karkashin jagorancin Bishop din Sakkwato Bishop Mathew Kuka ya tallafa wa jama’ar kauyen Ki

Makaho ya zo na biyu a gasar musabakar Izala reshen Jihar Filato

Wani matashi makaho mai suna Tanimu Usman da ya fito daga karamar Hukumar Jos ta Arewa a Jihar Filato ya zo na biyu a musabakar karatun Alkur’ani Mai

Na nemi mafaka ne a Fadar Bidda daga babana – A’isha Uzoechina

Musuluntar da wata budurwa mai shekara 25 mai suna A’isha Uzoechina da ake kira Charity a baya ta yi a ranar 15 ga watan Fabrairun bana ya tayar da ku

Hukumar SEMA ta Gombe ta tallafa wa ’yan gudun hijira 73 daga Borno da Filato

Hukumar ba da agajin gaggawa ta Jihar Gombe (SEMA) ta ba mutum 73 daga jihohin Borno da Filato da rikice-rikice suka shafa suke gudun hijira a jihar t