Kananan Labarai

Kananan Labarai

Abdullahin Gwandu ya kebanta da baiwa a fannonin ilimi – Jarman Kano

Jarman Kano Farfesa Isa Hashim, ya bayyana Shehu Abdullahi dan Fodiyo a matsayin masanin fannonin ilimi da dama. Farfesa Hashim ya bayyana haka ne a l

An sace Amurkawa biyu a gonar Obasanjo

An sace wasu fararen fata biyu da ake jin sun fito ne daga kasar Amurka, a wata gonar manja da aka ce mallakar tsohon Shugaban kasa Olusegun Obasanjo

Iyalan Inyas sun ziyarci Sheikh dahiru Bauchi don jajanta masa kan rashin tsaro a Arewa

Iyalan Sheikh Ibrahim Inyas daga kasar Senegal sun ziyarci Sheikh dahiru Bauchi domin jajantawa tare da yin addu’a game da matsalolin da suke faruwa a

’Yan sanda sun warware takaddama a kan jana’izar wata budurwa

Rasuwar wata budurwa mai shekara 25 mai suna biola Umar a Layin Ja’o’ji a Unguwar Gyadi- Gyadi, Kano ta jawo takaddama a tsakanin iyayenta da mutanen

Kotu ta sallami kwarori 4 da ake zargi da tara makamai a Kano

Wata Babbar Kotun Majistare da ke Karu a yankin Birnin Tarayya, Abuja ta sallami mutanen Lebanon hudu da aka kama bisa zargin suna da hannu a makaman