ACF da Balarabe Musa sun nuna rashin gamsuwa da haramta Boko Haram
kungiyar kare muradun Arewa (ACF) da tsohon gwamnan jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa sun bayyana damuwarsu game da haramta kungiyar
Kananan Labarai
kungiyar kare muradun Arewa (ACF) da tsohon gwamnan jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa sun bayyana damuwarsu game da haramta kungiyar
Kwamitin Gudanarwa na Jam’iyyar PDP ya dakatar da Gwamnan Jihar Sakkwato Aliyu Magatakarda daga jam’iyyar saboda zarginsa da saba wa dokokin jam’iyyar
Hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Kebbi ta bayyana cewa kimanin mahajjata 5120 zasu samu gudanar da aikin hajjin bana daga jihar wanda kuma ta
A yammacin Litinin da ta gabata ne Allah Ya yi wa Alhaji Abubakar Abdullahi Yusuf rasuwa, wanda kane ne ga Shugaban Kamfanin Media Trust, masu buga ja
Allah Ya yi wa Mataimakin Shugaban kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa’ikamatis Sunnah ta kasa, Alhaji Ibrahim Muhammad Na Alhaji Azare rasuwa,