An yi garkuwa da samari ’yan gida daya a Kaduna
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba wa wasu samari ’yan gida daya a unguwar Tsallaken Dogo da ke Rigachikun a Kaduna. Dab da Azahar ne a ranar Alh
Kananan Labarai
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba wa wasu samari ’yan gida daya a unguwar Tsallaken Dogo da ke Rigachikun a Kaduna. Dab da Azahar ne a ranar Alh
Za a koma zangon farko bayan dogon hutu saboda matsalar tsaro.
Buhari ya ce zai yi amfani da karfin ikonsa wajen dakile matsalar tsaro a jihar.
A yayin da jihar Gombe ta sake karbar allurar rigakafin cutar COVID-19 sama da 100,000 samfurin Modana, gwamnati ta samar da cibyoyi 67 a fadin jihar
An sake samun mutum biyar da cutar ta kashe a rana guda.