Kananan Labarai

Kananan Labarai

Jonathan ya bukaci ‘yan adawa su fito da mizanin yi wa gwamnatinsa hisabi

Shugaba Jonathan ya kalubalubalanci masu sukar gwamnatinsa da  su fito da kyakkyawan mizanin da za su yi wa gwamnatinsa hisabi da shi. Shugaban y

Dole ne a hukunta ‘yan Ombatse da suka kashe jami’’an tsaro -Janar Buhari

Tsohon shugaban kasa Janar Muhammadu Buhari ya yi watsi da bayanin da Babban darektan hukumar  jami’an tsaro na farin kaya (SSS) Mista Ita Ekpeny

An kaddamar da sayar da takin zamani ga manoma a Jihar Nasarawa

Gwamnatin Jihar Nasarawa ta kashe sama da Naira miliyan 500 wajen sayo takin zamani domin amfanin manoman jihar Gwamna Umar Tanko Almakura ne ya bayya

Gwamnatin Jihar Yobe za ta tallafa wa wadanda rikicin bara ya rutsa da su

Gwamnatin Jihar Yobe ta ware Naira miliyan 187 don tallafa wa wadanda suka rasa rayukansu da gidajensu da sauran abubuwa a yayin  rikicin da aka

Tsofaffin daliban Kwalejin Makwa za su kafa kungiya don farfado da ilimi

Tsofaffin daliban Kwalejin Makwa da ke sassa daban-daban na kasar nan na kokarin kafa kungiya don hada kansu wuri daya da yin nazarin hanyoyin taimaka