Kananan Labarai

Kananan Labarai

An kaddamar da sabuwar makarantar Islamiyya ta al’umma a Bichi

An yi taron kaddamar da, tare da bude sabuwar makarantar “Madinatul Ahbab Wattalamiz Lawan Mai Kanti” mai zaman kanta kuma ta al’umma ta Islamiyya a g

Yadda matata ta taimaka min na kwace bindigar dan fashi – Auwalu Daku

Wani dan kasuwa a Kano, Alhaji Auwalu Muhammad Daku, wanda ya yi nasarar kwace bindiga daga hannun ’yan fashin da suka kai masa farmaki a motarsa kira

Buhari ya shawarci Jonathan ya sauka daga mulki

Tsohon shugaban kasa, Janar Muhammadu Buhari ya shawarci Shugaba Goodluck Jonathan y a sauka daga mukaminsa, saboda gazawa day a yi wajen shawo kan ma

Mata da yaran ‘yan Boko Haram za a fara saki

An bayyana cewa, za a bi umarnin da shugaban kasa ya bayar na sakin wadanda aka kama saboda zarginsu da kasancewa ‘yan kungiyar Boko Haram da ke sakay

’Yar aiki ta sace gwala-gwalan uwar dakinta

A Juma’ar da ta gabata ce wata ’yar aiki mai kimanin shekaru 18 da haihuwa ta gurfana a gaban kotun shari’ar Musulunci da ke Fagge, bisa zargin satar