Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gwamnoni ne za su tashi su ceto yankin Arewa -Sarkin Arewan Bukur

Sarkin Arewan Bukur da ke Jihar Filato,  kuma  mai sharhi kan al’amuran yau da kullum, Alhaji Baba Bala Muhammad ya yi kira ga gwamnonin jihohin Arewa

An yi dashen koda ta 31 a Asibitin Aminu Kano

A karshen makon da ya gabata ne wata tawagar likitoci kwararru a Asibitin Koyarwa na Aminu Kano, karkashin jagorancin Farfesa Sani Alhassan, suka guda

Abin da ’Yar’aduwa ya gaya mani kafin mutuwarsa – Turai

Uwargidan tsohon Shugaban kasa, Hajiya Turai Umaru Musa ’Yar’aduwa, ta ce mijnta ya taba gaya mata cewa ’yan uwansa za su yi rigima da ita idan ya mut

Ruwa da iska sun washe gidaje a Gusau

A ranar Talatar wannan makon ce jama’ar sabuwar unguwar nan da ake kira ‘Tsunami’ da ke Jihar Zamfara suka kwana cikin tashin hankali, sakamakon iska

Wadanda suka fi kowa sata ne ke tuhuma ta da sata – Shugaba Jonathan

Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya bara, inda ya caccaki masu alakanta gwamnatinsa da satar dukiyar al’umma; ya kira su da cewa su suka fi kowa sata a