Kananan Labarai

Kananan Labarai

Allurar rigakafin shan inna ba ta da wata illa –Sarkin Musulmi

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar ya ce allurar rigakafin shan inna, ba ta da wata illa don haka ya nemi ’yan Najeriya su karbe ta don

Jihar Yobe ta karrama wakilanta a gasar Musabaka ta kasa

Gwamnatin Jihar Yobe ta raba kyaututtuka ga gwarzayen gasar karatun Alkur’ani Mai girma da suka wakilci jihar kuma suka taka rawar gani a gasar kasa d

malamai su rika jan hankalin shugabanni kan yin adalci

Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Mukhtar Ramalan Yero ya yi kira ga malaman kasar nan, su ci gaba da jan hankalin shugabanni da sauran al’ummar kasar nan,

NAPTIP ta shirya taron wayar da kai a kan fataucin mutane

Hukumar Yaki da Fataucin Mutane da Bautar da Yara ta kasa (NAPTIP) tare da hadin gwiwar gwamnatin Jihar Kano sun gudanar da taron wayar  da kan jama’a

Jonathan ya nemi kwamiti ya samo maslaha kan matsalar Boko Haram

Shugaban kasa Dokta Goodluck Jonathan ya nemi wakilan Kwamitin Tattaunawa da Sulhunta Tashe-Tashen Hankula da ke addabar Arewa su yi kokarin samo masl