Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ku koya wa ’ya’yanku harsunansu na asali – Darakta

Babban Daraktan Hukumar Al’adu da Fasaha ta Jihar Neja, Malam Muhammad Kabiru dan’Asabe, ya yi kira ga iyaye su tashi tsaye wurin koya wa ’ya’yansu ha

A daina fifita jihohin Neja-Delta wajen rabon arzikin kasa – Sheikh Yusuf Sambo

Fitaccen malamin addinin Musuluncin nan kuma Mataimakin Shugaban Majalisar Malamai ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa, S

Hukumar NDLEA ta kama tsohon dan sanda da wiwi kilo 108 a Bauchi

Hukumar Yaki da Tu’ammali da Miyagun kwoyoyi ta kasa (NDLEA) a Jihar Bauchi ta samu nasarar kame wani tsohon dan sanda dauke da tabar wiwi kilo 108 a

Tsafin ‘magun’ ya kashe kwarto a Ibadan

Tsafin “Magun”, da wadansu mazaje suke yi wa matansu domin rigakafi ga masu yin lalata da matan a boye, ya hallaka wani tsohon mutum mai shekaru 68 ma

Mutumin da ya kwashe shekara 43 a gadon asibiti ya rasu

Ranar Larabar makon jiya ne Malam Bala Adamu wanda ya kwashe shekara 43 a gadon asibiti ya rasu yana da shekara 72 a duniya.