Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ma’aikatar Ruwa ta shawarci jama’ar garin Bauchi su rika tadanar ruwa

Ma’aikatar Ruwa ta Jihar Bauchi ta shawarci jama’ar garin Bauchi da kewaye su rika adana ruwan famfo saboda yadda karancin wutar lantarki ke tilasta m

Tashin bam a kofar Fadar Sarkin Kano: Jama’a sun halaka mahari daya

Sakamakon tashin bam da aka samu a shekaranjiya Laraba da misalin karfe 8:25 na dare a kofar Fadar Sarkin Kano, Alhaji Ado Bayero daf da Babban Masall

Mutane za su yi mamaki idan asirin masu goya wa ’yan Boko Haram baya ya tonu – Jama’atu

Babban Sakataren kungiyar Jama’atu Nasril Islam ta kasa Dokta Khalid Abubakar Aliyu ya ce ’yan Najeriya za su yi matukar mamaki idan Allah Ya tona asi

Gwamnatin Yobe ta kafa dokar hana walwala a daukacin jihar

Ga dukkan alamu tabarbarewar harkokin tsaron da ya dabaibaye Jihar Yobe a baya da ya shafi manyan biranen jihar da suka hada da Damaturu da Potiskum d

Kwamitin sulhu da Boko Haram: Shehu Sani ya ce a kai kasuwa

daya daga cikin wakilan kwamitin sulhu da Boko Haram Kwamared Shehu Sani shugaban kungiyar Kare Hakkin dan Adam ta Cibil Rights Congress of Nigeria (C