Kananan Labarai

Kananan Labarai

Za a fara jigilar maniyyatan bana ranar 22 ga Satumba

Hukumar Hajji ta kasa ta fitar da jadawalin tsare-tsaren aikin Hajjin bana, wanda ya nuna za a fara jigilar maniyyata daga ranar 22 ga watan Satumban

Babu wani yunkuri na cire Sarkin Gumel – Sakatare

Sakataren Majalisar Sarkin Gumel da ke Jihar Jigawa, Alhaji Murtala Aliyu ya musanta rade-radin da ake yadawa cewa gwamnatin jihar tana yunkurin cire

Mutum 18 aka kashe a rikicin Wase – Gwamnatin Filato

Gwmnatin Jihar Filato ta ce mutum 18 aka kashe a harin da aka kai Wase da Zango da ke kusa da Wase a ranar Litinin da ta gabata.

Hadarin mota ya sake cin mutum 20 a kauyen Dazigau

Hadarin mota ya sake ci rayukan mutum 20 a gab da kauyen Dazigau da ke karamar Hukumar Nangere a Jihar Yobe yayin da ya bar mutum biyu da munanan raun

Mai shari’a Ndajiwo ya nemi a samar da kayan aiki ga bangaren shari’a

Tsohon Babban Jojin Jihar Neja Mai Shari’a Jibrin Ndatsu Ndajiwo ya shawarci Gwamnatin Tarayya da na jihohi su samar da isassun kayan aikin ga bangare