Kananan Labarai

Kananan Labarai

Hukumar Birnin Abuja ta bude sabuwar Jami’ar Kimiyya da Fasaha

A wani yunkuri na bunkasa ilimin kimiyya, Hukumar Birnin Tarayya ta bude sabuwar Jami’ar Kimiyya da Fasaha a yankin Abaji da ke wajen birnin.

Yadda muke artabu da ’yan fashi matsafa – Shehu kwara

A makon da ya wuce mun buga labarin kama ‘yan fashin da suka addabi mutanen Dogon dawa a karamar hukumar Birnin gwari da ke jihar Kaduna,

SSS sun bankado shirin kai wa Janar Babangida da Dasuki hari

Hukumar Tsaron kasa (SSS) ta ce wata kungiyar ’yan ta’adda ta kasar Iran da ke aiki da wani dan Najeriya ta shirya kai hari don halaka tsohon Shugaban

Wata kungiyar kabilar Ibo ta ayyana kafa Jamhuriyar Biyafara

Wata kungiyar kabilar Ibo mai suna Biafra Zionist Mobement, wato kungiyar Yahudawan Biyafara mai fafutikar kafa kasar ’yan kabilar Ibo zalla a Najeriy

kungiyar Ansaru ta dauki nauyin sace ’yan kasashen waje bakwai a Bauchi

kungiyar Ansarul Muslimina Fi Biladis Sudan da ake kira da Ansaru a takaice ta dauki nauyin sace ’yan kasashen waje bakwai da aka yi a ranar Asabar da