Kananan Labarai

Kananan Labarai

An yi garkuwa da mutane a Kwalejin Ilimi ta Katsina

An yi garkuwa da ’ya’yan Mataimakin Shugaban Kwalejin da wani basarake.

Ya kamata JAMB ta daina fifita ’yan Arewa – El-Rufa’i

Ya ce hakan bai tsinana wa yankin komai ba, in ban da ma mayar da dalibai malalata.

Zan kafa dokar haramta yawon kiwo a Katsina —Masari

Gwamnan Jihar Katsina ya ce yawon kiwon dabbobi ba Musulunci ba ne.

Mamakon ruwan sama zai hana jirage tashi —NIMET

An yi hasashen za a shafe kwana uku ana tafka mamakon ruwan sama.

IPOB: Lauyan Kanu ya kai DSS kotu yana neman diyyar N50m

Yana neman DSS ta ba shi hakuri a manyan jaridu akalla biyu na Najeriya.