Ya koka kan gwanjon motocin Jihar Jigawa
Wani dan asalin Jihar Jigawa mazaunin Dutse Malam Isah Adamu Dogonjeji ya nuna damuwa game da yadda aka yi gwanjon motoci da wasu kadarorin gwamnatin
Kananan Labarai
Wani dan asalin Jihar Jigawa mazaunin Dutse Malam Isah Adamu Dogonjeji ya nuna damuwa game da yadda aka yi gwanjon motoci da wasu kadarorin gwamnatin
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (Cibil Defence) a Jihar Kebbi ta cafke wasu mutane biyu da ake zargi da sata da lalata kayayyakin kamfanin wutar lantarki
Babban Limamin Abuja Sheikh Musa Muhammad ya ce alherin da Manzon Allah (SAW) ya kawo wa duniya alheri ne da ba a taba samun irinsa ba.
A ranar Litinin da ta gabata ce Rundunar ’Yan sandan Jihar Kano ta gabatar da wani mai suna Adamu Sani mai kimanin shekara 35 a matsayin babban wanda
Gwamnatin Jihar Sakkwato ta sanya an rushe wasu shaguna 65 da ke kan hanyar Sudais a birnin Sakkwato a makon jiya,