Kananan Labarai

Kananan Labarai

An bude tashar talabijin ta AIT a Gombe

A ranar Juma’ar da ta gabata ne Gwamnan Jihar Gombe Alhaji Ibrahim Hassan dankwambo, bisa bude tashar talabijin ta AIT da gidan rediyon Ray Power FM m

Jama’a na ci gaba da kokawa kan dakatar da acaba a Kano

Mazauna birnin Kano na ci gaba da kokawa kan dakatar da acaba ko goyo a kan babur, inda suka ce lamarin ba zai haifar wa jihar da da mai ido ba.

Magance talauci zai kawo ci gaban Najeriya – Maileda

Wani malamin addinin Musulunci mai wa’azi a kungiyar Izala reshen karamar Hukumar Toro, Ustaz Abdulmumin Yusuf Maileda,

dalibin da aka sato daga Zamfara zuwa Gombe ya koma hannun mahaifinsa

Wani yaro mai suna Rabi’u Halilu da aka sato shi daga Zamfara kuma aka tsince shi a Gombe ya tsallake rijiya da baya, inda bayan fadawa hannun kirki m

Matashi ya rataye kansa a Kaduna

A ranar Litinin da ta gabata ce a Unguwar Mando da ke Kaduna aka iske gawar wani matashi a rataye a bishiyar mangwaro. Matashin mai kimanin shekara 20